Najeriya
Maharba za su fafata da Boko Haram a Borno
Yayin da mayakan Boko Haram ke zafafa hare-hare a gabar tafkin Chadi, gwamnatin jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya, ta kaddamar wata sabuwar rundunar tsaro da ta kunshi ‘Yan Banga da mafarauta 500 da za su shiga yaki don bada ta su gudun-mawar. Kuna iya latsa hoton labarin domin sauraren cikakken rahoton da wakilinmu Bilyaminu Yusuf ya aiko mana daga birnin Maiduguri.
Wallafawa ranar:
Talla
Maharba za su fafata da Boko Haram a Borno
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu