Najeriya
Macron ya gana da matasan Najeriya
Yau Laraba Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya gana da wasu ‘yan Najeriya matasa, hadi da masu ruwa da tsaki a fannin bunkasa sana’o’in hannu da kananan masana’antu.Taron wanda ya mayar da hankali wajen karfafa matasa, ya gudana ne a birnin Legas.Nura Ado Suleiman da ya halarci wajen taron ya hada mana rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Macron ya gana da matasan Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu