Isa ga babban shafi
Guinea-Bissau

Shugaba Jose Mario Vaz ya nada sabon Firaminista a Guinea Bissau

Shugaba Jose Mario Vaz ya nada sabon Firaminista mai suna Umaro El Mokhtar Sissoco Embalo mai shekaru 44 a daren jiya juma'a. Nadin da ke zuwa bayan canji da aka samu na Gwamnati tun bayan sauke Baciro Dja daga wannan matsayi.

Jose Mario Vaz ,Shugaban kasar Guinea Bissau
Jose Mario Vaz ,Shugaban kasar Guinea Bissau CELLOU BINANI / AFP
Talla

Sabon Firaministan na daya daga cikin mashawartan Shugaban kasar Jose Mario Vaz,wanda nauyi ya rataya kan sa na sake ceto tattalin arzikin kasar dama kawo karsen rikicin siyasa da ya mamaye jam'iyya mai mulki.

Masu lura da siyasar kasar Guinea Bissau  sun bayyana sabon Firaministan kasar a matsayin mutumen dake da kwazo da fahimtar  Diflomasiyar kasashe da dama.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.