Najeriya-Boko Haram
An bude makarantun gaba da Frimare bayan shekaru biyu a Borno
Gwamnatin Jihar Borno ta bude makarantun gaba da Frimare bayan rufe su da aka yi tsawon shekaru biyu, saboda Mafaka da ‘yan gudun hijira Boko Haram ke yi a makarantun.
Wallafawa ranar:
Talla
Dalibai da dama sun nuna farin cikinsu da komawa daukan darasi a wani yanayi da ke nuna hankula sun soma kwanciya a garin da ke arewacin Najeriya. Bilyaminu Yusuf na dauke da rahoto a kai.
Dalibai sun koma karatu a Borno
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu