Najeriya
Dalibai na son a kwashe 'Yan gudun hijira daga Makarantunsu a Borno
Dalibai da Malaman makarantu a Borno da ke arewacin Najeriya, sun yi kira ga Gwamnatin Jihar da Tarayya, su samarwa ‘yan gudun hijira wani matsuguni na daban, domin ba Dalibai damar ci gaba da karatunsu. Daga Maiduguri, Bilyaminu Yusuf ya aiko a Rahoto.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Rahoton Bilyaminu Yufus daga Maiduguri
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu