Isa ga babban shafi
Najeriya

Dalibai na son a kwashe 'Yan gudun hijira daga Makarantunsu a Borno

Dalibai da Malaman makarantu a Borno da ke arewacin Najeriya, sun yi kira ga Gwamnatin Jihar da Tarayya, su samarwa ‘yan gudun hijira wani matsuguni na daban, domin ba Dalibai damar ci gaba da karatunsu.  Daga Maiduguri, Bilyaminu Yusuf ya aiko a Rahoto.

'Yan Najeriya da suka kauracewa gidajensu saboda rikicin Boko Haram
'Yan Najeriya da suka kauracewa gidajensu saboda rikicin Boko Haram AFP/STRINGER
Talla

03:05

Rahoton Bilyaminu Yufus daga Maiduguri

Bilyaminu Yusuf

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.