Isa ga babban shafi
Kasuwanci

Matsalar noman timatir a Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin kasuwa a kai miki dole na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne kan shirin gwamnatin Najeriya na bunkasa harkar noma, a wani mataki na kokarin rage dogaro da man fetir da kuma shigo da kayayyakin abinci daga kasashen waje. Sai dai wasu manoman timatir sun koka kan rashin tallafi daga gwamnati.

Gwamnatin Najeriya ta dukufa
Gwamnatin Najeriya ta dukufa
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.