Najeriya
Amurka zata kara tallafawa jama'ar da rikicin Boko Haram ya shafa
Kasar Amurka ta shirya baiwa Najeriya karin Dala milyan 37 domin taimaka wa jama’ar da rikicin Boko Haram ya shafa a kasar.Ofishin jakadancin Amurka dake Abuja ya ce adadin kudin kari ne ga gudunmuwar da ta kai ta dala milyan 318 da hukumar bayar da agaji ta Amurka USAID ta bayar a shekarar bara.
Wallafawa ranar:
Talla
CORRESP-NEMA-USAID-AID-2016-08-10
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu