Najeriya
Ana zargin Kamfanin Siminti na Ashaka akan gurbatar muhalli
Daruruwan al'ummomin da ke makwabtaka da Kamfanin Ashaka, daya daga cikin manyan kamfanonin sarrafa Siminti a jihar Gombe a Najeriya, sun sake kokawa kan gurbatar muhallin da suke cewa ayyukkan kamfanin na haifarwa a rayuwarsu. Wakilinmu Shehu Saulawa ya duba wannan dambarwa da ke tsakanin kamfanin da wadannan al'ummomin, a cikin Rahoton da ya aiko.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Ana zargin Kamfanin Siminti na Ashaka akan gurbatar muhalli
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu