Najeriya
Matasa sun tarwatsa zaman Kotun Musulunci a Bauchi
A Nigeria yammacin jiya wasu daruruwan matasa suka tarwatsa zaman wata kotun shari’ar musulunci d ake garin Bauchi, kotun da ke shari’ar mutane 7 daga cikin matasa 11 da ake zargi da aikata Luwadi. Wakilin RFI Hausa Shehu Saulawa wanda ya sha da kar a zaman Kotun ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Matasa sun tarwatsa zaman Kotun Musulunci a Bauchi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu