Najeriya
Wadanda Ambaliya ta shafa har yanzu suna jiran tsammani a Najeriya
A Najeriya har yanzu al'ummomin da ambaliyar ruwan bara ta yi wa ta'adi,na ci gaba da jiran tsammani watanni bayan Gwamnatin Tarayya ta bayar da dubban Miliyoyin Nairori a matsayin tallafi. Jihar Bauchi na cikin jerin jihohin da aka fuskanci wannan matsala, kuma wakilin mu Shehu Saulawa ya duba wannan yanayi da aka shiga a daidai lokacin da daminar bana ke faduwa.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto:Wadanda Ambaliya ta shafa har yanzu suna jiran tsammani a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu