Najeriya
Babangida Aliyu ya ziyarci taron kaddamar da littafin ‘Yan adawa a Najeriya
Shugaban Jam’iyar adawa ta ACN a Najeriya Alhaji Lai Mohamed ya kaddamar da wani littafi da ya rubuta mai taken “Witness to History” Shaidar Tarihi, littafin da ya tabo batutuwan siyasar kasar tun samun ‘Yancin kai zuwa yanzu. Gwamnan Jahar Niger, Babangida Aliyu, na Jam’iyyar PDP mai mulki yana cikin wadanda suka halarci bikin kaddamar da littafin. Muhammad Salisu Hamisu a cikin rahoton shi ya tambaye shi, Anya idan kare yana sunsunan takalmi ba dauka zai yi ba?
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoton Salisu Hamisu a Taron bukin kaddamar da Littafin 'Yan adawa a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu