Masarautunmu
Tattaunawa da Mai Martaba Sarkin Argungu, Alhaji Sama'ila Muhammadu Mera.
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:00
Shirin Daga Masarautunmu a wannan satin ya leka masarautar Argungu, da ke Jihar Kebbi a tarayyata Najeriya, inda aka tattauna da Mai Martaba, Alhaji Sama'ila Muhammadu Mera.