Najeriya
Kungiyar Kiristocin Najeriya ta bukaci mabiyanta gudanar da Azumi
Kungiyar Kiristocin Najeriya ta CAN, ta umurci mabiynta a fadin kasar su gudanar da Azumi na kwanaki Uku, domin neman sauki kan hare-haren da ake kai wa a Majami'u a sassan Arewacin Najeriya. Daga Gombe Shehu Saulawa ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:10