Janhuriyar Tsakiyar Afrika
Ana Babban Zaben Kasar Janhuriyar Tsakiyar Afrika
Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci Hukumomin kasar Janhuriyar Tsakiyar Afrika dasu tabbatar anyi kyakkyawa kuma karbabbar zabe a kasar wannan karshen makon.A jiya ne Babban Sakataren Majalisar Ban Kimoon ke wannan kira inda yake fatan dukkan bangarorin dake cikin wannan zabe zasu mutunta sakamakon zaben.A gobe lahadi za'a kammala zabukan Shugaban kasar da kuma na majalisar Wakilan kasar da aka fara shekaru biyu da suka gabata.
Wallafawa ranar: