Yanzu haka Amurkawa na dokon sakamakon zaben shugaban kasa da aka kammala kada kuri’u, inda rahotanni ke nuna cewa yanzu haka shugaban kasa mai ci Donald Trump da abokin Hamayyarsa Joe Biden na tafiya kankankan.
Talla
Dangane da wannan sakamako Ahmad Abba ya tattauna da Adamu Mohammed, wani mazaunin North Carolina na kasar, ga kuma yadda zantawarsu ta gudana.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu