An kashe fararen hula da dama a Afghanistan
Hare haren da jiragen Amurka suka kai a gabashin Afghanistan sun kashe fararen hula da dama a yau Juma’a .Gwamnan lardin Haska Mina Saaz Wall ya ce dakarun Amurka ne suka kai harin ta sama a lardin Nangardar .
Wallafawa ranar:
Ana ganin harin na iya kawo cikas ga kokarin samar da zaman lafiya a kasar mai fama da rikici.
Ya zuwa yanzu hukumomin Amurka ba su ce upon ba dangane da wannan hari da jiragen ta suka kai lardin Nangardar.
Wasu yankunan Afghanistan sun kasance maboya ga wasu shugabanin kungiyoyin yan ta’ada dama wasu yan tawaye dake kokarin wargaza batun zaman lafiya a kasar da ta jima ta na fama da rikici.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu