FIFA
Ana ci gaba da kama jami'an FiFA
Mahukuntan Switzerland sun cafke wasu jami’an hukumar kwallon kafa FIFA guda biyu a Zurich da ake zargi sun karbi cin hanci na miliyoyin daloli.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahotani daga kasar Swiziland na nuni da cewa hukumar dake gudanar da bincike dangane da batun karbar ci hanci da rashawa a hukumar kwallo kafa ta duniya Fifa ta cafke wasu mutane da ake zargi nada hanu dumu dumu a badakalar ci hanci da rashawa. An dai bayyana cewa mutanen da ita hukumar ta cafke yanzu haka za su kai 12.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu