Isa ga babban shafi
Iraqi-Amurka

Amurka ta nemi a hade kai wajen yakar kungiyar IS

Amurka ta shata hanyoyin da gamayyar kasashen duniya zasu bi, don samun galaba kan mayakan kungiyar IS a kasashen Iraq da Syria. Lokacin da yake jawabi a wajen taron kungiyar tsaro ta NATO, Shugaba Barak Obama yace Amurka zata yi kokarin samun hadin kan kawayenta na yankin gabas ta tsakiya, don samun nasara kan mayakan jihadin.Shugaban yace yana da matukar muhimmanci a shigar da kasashen yankin a wannan kokarin, sai dai ma’aikatar harkokin wajen Amurkan tace kasar bata tunannin shigar da Iran cikin wannan aikin. 

Le président Barack Obama lors du sommet de l'OTAN à New Port, le 5 septembre 2014.
Le président Barack Obama lors du sommet de l'OTAN à New Port, le 5 septembre 2014. REUTERS/Larry Downing
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.