Fadar Vatican
MDD ta zargi Vatican da kin mika bayanan cin zarafin bil adama da aka aikata a fadar
Majalisar Dinkin Duniya ta ce Fadar Paparoma dake Vatican ta ki bata bayanan cin zarafin yara kanana da ake zargin fada fada mabiya darikar Katolika da aikatawa.
Wallafawa ranar:
Talla
Ita dai Fadar ta ce kasashen da aka aikata laifufukan ne kawai ke da hurumin hukunta fada fadan da ake zargi, ba Majalisar Dinkin Duniya.
Wannab kuma na zuwa ne a daidai lokacin da aka fara tuhumar wani babban limamin fadar Nunzio Scarano akan zargin danne wasu kudade da ya yi.
Yanzu haka an dage sauraren karar zuwa ranar 13 ga watan Dismba inda za a saurari bahasin shaidan farko.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu