Sri Lanka
Kasar Sri Lanka ta soki shirin gudanar da binciken Majalisar Dinkin Duniya
KASAR Sri Lanka ta soki Majalisar Dinkin Duniya, kan shirin tan a kaddamar da binciken cin zarafin jama’a da ake zargin sojin kasar da aikatawa.Kakakin Gwamnatin kasar, Keheliya Rambukwella, yace Majalisar Dinkin Duniya na da wata manufa ta dabam wajen binciken.Rambukwella yace, kaddamar da bincike wata hanya ce ta farfado da kungiyar Tamil Tigers, wanda ba zasu amince da shi ba.
Wallafawa ranar: