Akalla mutane 21 suka mutu a wata mahakar ma'adinan ArcelorMittal a Kazakhstan:
Akalla mutane 21 ne suka mutu a kasar Kazakhstan a wani sabon hatsarin da ya afku a mahakar ma'adinan katafaren kamfanin sarrafa karafa na duniya ArcelorMittal, a cewar hukumomin wannan babbar kasa dake tsakiyar Asiya a ranar Asabar.
Wallafawa ranar:
"Gobara ta tashi a mahakar ma'adinan Kostenko, wanda ya yi sanadin mutuwar mutane 21," in ji gwamnatin yankin a cikin wata sanarwar manema labarai, inda ta bayyana cewa "a cikin masu hakar ma'adinai 252 da suka halarta a lokacin da lamarin ya faru, Shugabanin mahakar sun dau matakan gaggawa na ceto ma'aikata da dama inda aka fitar da dama daga cikin ramu,. kusan205 a ne aka dawo da su.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu