pakistan-IS
IS ta dauki alhakin harin da ya kashe mutane 56 a masallacin Pakistan
Kungiyar IS ta dau alhakin harin kunar bakin wake da ya yi sanadin mutuwar mutane 56 a wani masallacin mabiya mazahabar Shi’a a birnin Peshawar a jiya Juma’a.
Wallafawa ranar:
Talla
Kungiyar ta wallafa wani shafinta da ake kira Amaq cewa wani mujahidi ya yi nasara a harin da ya kai wani masallacin ‘yan Shi’a.
Mummunan harin bam din na zuwa ne a rana ta farko ta wasan kwallon Cricket tsakanin Pakistan da Australia a Rawalpindi kilomita 190 daga gabashin birnin a Peshawar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu