Isa ga babban shafi
Syria

An kai mummunan hari a Aleppo

Akalla mutane 25 aka kashe sakamakon ruwan wutar da aka yi wa yankin Aleppo a kasar Syria a ci gaba da tashin hankalin da ake samu a kasar, duk da shirin tsagaita wutar da ake aiwatarwa.

An yi wa yankin Aleppo ruwan wuta
An yi wa yankin Aleppo ruwan wuta
Talla

Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Ban Ki Moon ya bayyana takaicinsa da barkewar sabon fadan, inda ya bukaci bangarorin da ke kai hare hare da su mutunta yarjejeniyar tsagaita wuta.

Ban yace barkewar sabon fadar zai yi tarnaki ga shirin aikin jinkai da ake gudanarwa yanzu haka.

Yau ake sa ran Jakadan Majalisar Steffan de Mistura zai gabatar da rahotan cigaban da aka samu ga Kwamitin Sulhu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.