Falesdinawa na shirin kiran babban taron majalisar kolinsu
A yau ne ake sa ran Babbar hukumar cin gashin kan falestinawa zata yanke shawarar kiran babban taron majalisar kolin falastinu (CNP), wace rabonta da ta gudanar da taro yau shekaru 20 ke nan da suka gabata kamar yadda wani jami’in palastinawan ya sanar
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
zaman taron da ake ganin zai haifar da sauye sauye ga daukacin hukumar cin gashin kan na falestinawa
A dai gefen kuma a jiya ne, shugaban kungiyar Hamas mai mulkin ziri Gaza Khaled Mechaal, ya fito fili ya bayyana cewa, kungiyar na tattaunawa da kasar Israela wajen samar da yarjejeniyar tsagaita buda wuta ta tsawon lokaci
Wannan ikrari nasa dai ya tabbatar da zargin da hukumar cin gashin kan Falestinawa ta PLO ta yi ne, cewa Hamas na kokarin raba yankunan na palastinawa gida 2 ta hanyar mikawa izraela wuya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu