Shugaban Falesdinu Mahamud Abbas yace zai kai garar izraela a kotun duniya kan kudadensu da ta rike
Shugaban kasar Palestinu Mohmud Abbas a yau lahadi yayi barazanar shigar da karar kasar Israela a gaban kotun duniya, indan Israelar bata zubawa falastinawa harajin kudaden fito da take karba a madadin hukumar cin gashin kan PalastinawaKasar Izaela dai ta hana Falastinawa kudaden ne na tsawon watanni 3, domin nuna bacin ranta da matakin da palestinawan suka dauka na zama mamba a kotun duniya, duk da cewa a karshen watan jiya, Israelar ta ce zata mika palastinawan daruruwan miliyoyin dalar Amruka da ta karba a madadinsuSai dai shugaban Mahamud Abbas yaki amincewa da bada kudade da kashi kashi sai dai kasar ta Isreala ta zuba masu kudaden lokaci guda
Wallafawa ranar: