Laos
Ministan tsaron Laos ya mutu a hadarin jirgin sama
Wani jirgin sojan Laos dake dauke da tawagar ministan tsaro kasar tareda rakiyar Gwamnan yankin Vientiane ya fado a wani yankin dake arewacin kasar a safiyar yau dinan.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Ya zuwa yanzu , kamar dai yadda Gwamnatin kasar Laos ta sanar ana ciggaba da gudanar da bicinke domin ceto mutanen da jirgin ke dauke da su,
Yayi da kamfani dilanci labaren Laos ke tabatar da mutuwar jami’an Gwamnatin kasar Laos biyar, mutanen da suka hada da ministan tsaro na kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu