Isa ga babban shafi
Saudiya

Saudiya ta mayar da bakin haure 60,000 kasashensu

Tun bayan kaddamar da kaddamar da tankade da rairaya wadadan bas u da cikakkun takardun zama, hukumomin Saudi Arabia sun ce sun mayar da baki ‘yan kasashen waje 60,000 kasashen su, a wani mataki na korar baki.

Wasu bakin haure dauke da kayansu a saman titin birnin Riyadh na kasar Saudiya
Wasu bakin haure dauke da kayansu a saman titin birnin Riyadh na kasar Saudiya REUTERS/Faisal Al Nasser
Talla

Ministan cikin gida, Mohammed bin Nayef, ya ce har yanzu ba su kammala aikin korar marasa takardun ba.

Akalla baki miliyan daya ne daga Bangladesh, Philippinnes, India, Nepals, Pakistan da Yemen suka bar kasar kafin a fara korar bakin marasa takardu.

Har ila yau korar bakin ya shafi daruruwan mutane daga kasashe nahiyar Afrika.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.