Isa ga babban shafi
Saudiya

Ana matsalar Leborori a Saudiya bayan sallamar bakin haure

Hukumomi a kasar Saudiya sun koka dangane da yadda ake fama da matsalar tsadar lebarori a cikin kasar, kwanaki kadan da kaddamar samame domin kwashe bakin haure domin tura su zuwa kasashensu. Ma’aikatan kasar da wasu masu zaman kansu sun ce yanzu haka babu ma’aikata bayan sallamar bakin hauren inda labarori ke bin layi domin neman aikin yi. Sai dai a yanzu an shiga matsalar karancin ma'aikatan.

Wasu bakin haure dauke da kayansu a saman titin birnin Riyadh na kasar Saudiya
Wasu bakin haure dauke da kayansu a saman titin birnin Riyadh na kasar Saudiya REUTERS/Faisal Al Nasser
Talla

A ranar Litinin ne hukumomi a kasar Saudiya suka tasa keyar dubban mutanen da ke zaune a kasar ba tare da takardar zama ba zuwa kasashensu na asali.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.