Isa ga babban shafi
Korea ta Arewa

Korea ta Arewa ta yi barazanar kaddamar da yaki da Korea ta kudu

Gwamnatin kasar Korea ta Arewa tace ta fada yaki da makwabciyarta Korea ta Kudu, lamarin da kuma Korea ta kudun tace wannan barazana ce kawai a wani sabon gargadi da Korea ta Arewa ke aika wa Amurka.

Shugaban kasar Koriya ta Arewa Kim Jong-Un yana kallon wasu makaman Korea a Pyongyang
Shugaban kasar Koriya ta Arewa Kim Jong-Un yana kallon wasu makaman Korea a Pyongyang REUTERS/KCNA
Talla

Majalisar Dinkin Duniya ta karfafa wa kasar Korea ta Arewa takunkumi saboda gwajin makaminta na Nukiliya zango na uku.

Kasashen Korea ta Arewa da korea ta Kudu sun dade suna adawa da juna tun yakin kasashen biyu a 1953 kafin su cim ma wata yarjejeniyar zaman lafiya.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.