Thailand
Sojin Thailand sun kashe ‘Yan tawaye 17
Rundunar Sojin kasar Thailand ta ce ta hallaka ‘Yan tawaye 17 da suka kai hari sansanin sojin, da ke kudancin kasar. Sakatare Janar na Hukumar tsaron kasar, Laftanal Janar Paradorn Pattanathabutr, ya ce ‘Yan Tawaye 60 dauke da muggan makamai suka kai harin da misalin karfe 1:30 na safe, amma dakarun kasar suka yi nasara akan su.
Wallafawa ranar: