Yemen
Jami’an tsaron Yemen sun kashe ‘Yan al Qaeda 30
Jami’an Tsaron kasar Yemen, sun ce sun kashe ‘Yan kungiyar Al Qaeda 30, a wani hari da suka kai ta sama a kudancin kasar. Jami’an sun ce sun dakile shirin kai hari da ‘Yan kungiyar suka shirya kai wa a ofisoshin Jakadanci. Rahotanni sun ce, wani jami’in aikin agaji na kungiyar Red Cross, ya rasa ransa a harin.
Wallafawa ranar: