Koriya ta Arewa
Koriya ta Arewa ta gayyaci Hukumar Kula da Makamashin Nukiliya ta MDD
Hukumar Kula da Makamin Nukiliya ta Majalisar Dinkin Duniya, IAEA, ta ce Hukumomin kasar Koriya ta Arewa sun gayyace ta, dan ziyarar kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Matakin na zuwa ne, bayan tayin baiwa kasar agajin abinci tonne 240,000 da Amurka tayi, domin ganin kasar ta Koriya ta Arewa ta yi watsi da shirin samar da makamin nukiliyar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu