Isa ga babban shafi
Isra'ila-Palasdinawa

Gabas ta tsakiya :Gwamnatin Israila ta Haramta hulda da ta Palestinu.

Ministan Harkokin wajen Isra’ila, Avidgor Liberman, ya bukaci kasar Isra’ila da ta kaucewa sanya hannu a kan duk wata yarjejeniya da Gwamnatin Palasdinawa, gwamnatin da ya danganta da haramtaciyar gwamnati.Ministan wanda ke ganawa da Jakadun Isra’ila a kasashen duniya, ya ce ya haramtama Isra’ila ta amince da duk wata yarjejeniya da wannan Gwamnati, domin ba ta samun goyan bayan daukacin Palasdinawa. 

Shugaban diplomasiyar kasar Israila Avigdor Lieberman, tare da manzon Amurika a gabas ta tsakiya George Mitchell
Shugaban diplomasiyar kasar Israila Avigdor Lieberman, tare da manzon Amurika a gabas ta tsakiya George Mitchell ( Photo : Reuters )
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.