Isa ga babban shafi
RAHOTO

Kudu da Hamadar Sahara ne inda talauci yafi kamari a Afirka - Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewar akalla kaso daya cikin 3 na jama'ar da talauci ya yi wa katutu a yankin Kudu da Hamadar Sahara na zaune ne a kasashen Najeriya da Jamhuriyar Kwango.

Motar sulken dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya a sansanin 'yan gudun hijira na Rhoe da ke lardin Ituri, da ke arewa maso gabashin Jamhuriyar Dimokaradiyar Congo.
Motar sulken dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya a sansanin 'yan gudun hijira na Rhoe da ke lardin Ituri, da ke arewa maso gabashin Jamhuriyar Dimokaradiyar Congo. REUTERS - PAUL LORGERIE
Talla

Wanna al'amari dai rahoton ya ce, ya jawo ninkawar tsadar kasuwanci a Najeriya da kasar Ethiopia har sau hudu , idan aka kwatanta shi da yadda harkokin kasuwancin ke gudana a kasashen Amurka.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton Muhammad Kabir Yusuf.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.