Isa ga babban shafi
RAHOTO

Gwamnatin sojin Nijar ta kaddamar da wasu tsauraran ka'idoji kan kungiyoyin agaji

Sabbin Mahukuntan Sojin Jamhuriyar Nijar a ƙarkashin majalisar CNSP sun tsaurarawa ka’idoji game da ayyukan kungiyoyin agaji da na tallafawa ci gaba da ke son gudanar da ayyukan su a kasar .

Firaministan Jamhuriyar Nijar, Ali Mahamane Lamine Zeine kenan, yayin wani taron manema labarai a Yamai, ranar  ga Satumba, 2023.
Firaministan Jamhuriyar Nijar, Ali Mahamane Lamine Zeine kenan, yayin wani taron manema labarai a Yamai, ranar ga Satumba, 2023. REUTERS - STRINGER
Talla

Daga cikin matakan gwamnatin na son sanin hanyoyin da kungiyoyin ke samun kuɗaɗensu da kuma yadda suke kashe su.

Shiga alamar sauti, domin sauraron rahoton Michael Kuduson.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.