RAHOTO
Gwamnatin sojin Nijar ta kaddamar da wasu tsauraran ka'idoji kan kungiyoyin agaji
Sabbin Mahukuntan Sojin Jamhuriyar Nijar a ƙarkashin majalisar CNSP sun tsaurarawa ka’idoji game da ayyukan kungiyoyin agaji da na tallafawa ci gaba da ke son gudanar da ayyukan su a kasar .
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:01
Talla
Daga cikin matakan gwamnatin na son sanin hanyoyin da kungiyoyin ke samun kuɗaɗensu da kuma yadda suke kashe su.
Shiga alamar sauti, domin sauraron rahoton Michael Kuduson.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu