Isa ga babban shafi

Faransa ta soke kudirin mika kanen tsohon shugaban Burkina Faso Blaise Compaire ga kotun kasar

François Compaoré,kanen tsohon shugaban Burkina Faso Blaise Compaoré, a lokacin wani taro à Ouagadougou.
François Compaoré,kanen tsohon shugaban Burkina Faso Blaise Compaoré, a lokacin wani taro à Ouagadougou. © AFP/Ahmed OUOBA
Talla

Faransa ta soke wani kudirin ministan shara’ar kasar na 2020, da ya bukaci tisa keyar François Compaoré, kanen tsohon shugaban kasar Burkina Faso  Blaise Compaoré, a kasarsa, domin fuskantar shara’ar tuhumar aikata kisan shahararen dan jaridar nan Norbet Zongo, da wasu abukan tafiyarsa  3  a ranar  13 dsemba 1998.

kuduri  da ya soke aniyar an  tabbatar da shi ne  tun ranar 13 ga watan desemba wannan shekara ta 2023, amma  sai a ranar 20 ga watan na desemba ne, shugaban babban dakin shara’ar tisa keyar masu laifi, na babbar kotun birnin paris ya sanar a lokacin shara’ar, da ta bukaci soke kudurin tisa keyar ta  François Compaoré, a Burkina Faso domin fuskantar shara’a  da aka kudiri aniyar yi a  2017.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.