Isa ga babban shafi

Gwamnatin jamhuriyar Benin ta samar da shirin bunkasa kiwo

Gwamnatin Jamhuriyar Benin tare da hadin gwiwar bankin raya kasashen Afirka ta samar da wani tsari na bunkasa sashen kiwo a arewaci da tsakiyar kasar.

Dokta Sambo Maman Adamou
Dokta Sambo Maman Adamou © Rfi hausa Abdoulaye Issa
Talla

Matakin dake zuwa a wani lokaci da yan bindiga ke barrazana a wadanan wurare musaman arewacin kasar ta Benin.

A dan tsakanin nan Jamhuriyar Benin ta fuskanci hare-haren yan bindiga ,al'amarin dake kawo cikas ga ayukan makiyaya da manoma.

Shugaban kasar Patrice Talon ya nada Dokta Adamu Maman Sambo a mukamin babban jami'in hukumar kula da zamantakewar makiyayan kasar tare da gudunmuwar Bankin raya kasashen Afirka.

Dokta  Adamu Maman Sambo babban jami’in hukumar kula da zamantakewar  makiyaya a Jamhuriyar Benin ya bayyana mana irin ci gaba da wannan hukuma ta samu  a dan tsakanin nan.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.