Isa ga babban shafi
ECOWAS/CEDEAO

Kotun ECOWAS/CEDEAO ta dakatar da Mali da Guinea

Kotun Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen Afirka ta Yamma (ECOWAS) ta dakatar da duk wani shari'ar da ta shafi kasashen Mali da Guinea, kasashen mambobinta  biyu da yanzu haka ke karkashin jagorancin sojoji.

Tututin kasashen da ke wakiltan kungiyar ECOWAS ko CEDEAO
Tututin kasashen da ke wakiltan kungiyar ECOWAS ko CEDEAO © NIPAH DENNIS/AFP
Talla

A cikin wata takarda mai kwanan wata 30 ga watan Satumba, wanda kamfanin dillancin labarai na AFP ya samu, magatakardar kotun kasashen 16,  Tony Anene-Maidoh, ya yi bayanin wannan shawarar, yace matakin na kunshe cikin kundin tsarin Kotun na 78.

Babban magatakardar ya ce daga yanzu "kotun baza tayi aiki da wadannan kasashe biyu ba, har sai lokacin da suka dawo da mulkin farar hula.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.