Kotun Kenya ta ki amincewa da hurumin MDD dangane da rikicin kasar da Somaliya
Kenya ta ki amincewa da hurumin Kotun Majalisar Dinkin Duniya (ICJ), dake shirin yanke hukunci a mako mai zuwa kan takaddamar iyakokin teku da ta dade tana yi da Somaliya
Wallafawa ranar:
Minti 1
Talla
Kasashen biyu makwabta dake yankin Kahon Afirka sun shafe shekaru suna takaddama a kan tekun Indiya da da kowannen su ke ikirarin mallakar yankin mai man fetur da kuma iskar gas.
Tun a watan Maris Kenya ta sanar da shirin kauracewa zaman kotun ICJ a shari’ar da tuni kotun da ke Hague ta ki amincewa da bukatar dage ta, inda ake saran zartar da hukunci a ranar Talata mai zuwa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu