Najeriya da Ghana na kokarin warware matsalar Diflomasiyar dake tsakaninsu
Majalisar dokokin Najeriya da ta kasar Ghana sun kafa wani kwamiti da nufin warware matsalolin kasuwanci da na Diflomasiyar da suka kunno kai a tsakaninsu, tun bayan da Ghana ta ce duk wani dan Najeriya da ke son gudanar da harkokin kasuwanci a kasar, sai ya zuba dala miliyan daya.
Wallafawa ranar:
An yanke shawarar kafa kwamitinin ne a karshen ganawar shugabannin majalisun dokokin kasashen biyu, kamar yadda Kabir Yusuf ya bayyana a cikin rahoton da ya aiko mana.
Rahoton Muhammadu Kabiru Yusuf kan shirin Ghana da Najeriya wajen warware matsalar kasuwancin dake tsakaninsu
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu