Isa ga babban shafi
Nijar

Zaben Nijar zagaye na biyu a garin Agadez

Kamar sauran yankuna da manyan biranen Jamhuriyar Nijar, al’ummar garin Agadez sun bi sahun takwarorinsu wajen kada kuri’unsu a zaben shugaban kasa a zagaye na biyu da ya gudana a ranar Lahadi, inda aka fafata tsakanin Mahamane Ousmane na RDR Tchanji da Bazoum Mohamed na PNDS Tarayya.

Zaben shugaban kasa zagaye na biyu a Jamhuriyar Nijar
Zaben shugaban kasa zagaye na biyu a Jamhuriyar Nijar RFI Hausa/Oumar Sani
Talla

Wakilinmu Umar Sani daga garin na Agadez ya aiko mana da rahoto kan yadda zaben ya gudana.

01:26

Yadda zaben Nijar zagaye na biyu ya gudana a garin Agadez

Oumarou Sani

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.