Isa ga babban shafi
Muhalli

Guguwar Eloise ta tafka barna a Mozambique

Jami'an agaji a Mozambique sun dukufa wajen aikin ceto, bayan da kakkarfar guguwa dauke da ruwan sama ta afkawa birnin Beira dake gabar teku.

Yadda guguwar Idaita mamaye yankunan birnin Beira na kasar Mozambique, a watan Maris na 2019.
Yadda guguwar Idaita mamaye yankunan birnin Beira na kasar Mozambique, a watan Maris na 2019. REUTERS/Siphiwe Sibeko/File Photo
Talla

Kawo yanzu babu rahoton hasarar rai, sai dai rusa gine-gine da dama da guguwar tayi wadda masana suka wa lakabi da Eloise.

Masana yanayi sun ce guguwar na tsala gudun kilomita 160 a sa’a 1.

Shekaru biyu da suka gabata dai guguwar Idai ta tafka mummunar barna a garin na Beira dake gabar ruwa, inda ta salwantar da rayukan mutane da dama da kuma janyo hasarar dimbin dukiya.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.