Afrika
Mutanen Habasha 11,000 suka tsallaka zuwa Sudan
Hukumomin kasar Sudan sun ce akalla yan kasar Habasha 11,000 suka tsallaka zuwa kasar su domin kaucewa tashin hankalin dake gudana a Tigray.
Wallafawa ranar:
Talla
Hukumar kula da yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta ce tana taimakawa wadannan yan gudun hijira 7,000, yayin da yawan su ke dada karuwa.
Firaministan Sudan Abdalla Hamdok ya bukaci kawo karshen fadan da ake gwabzawa tsakanin sojojin gwamnati da mayakan Tigray lokacin da ya gana da ministan harkokin wajen Habasha Osman Saleh da ya ziyarce shi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu