Isa ga babban shafi
Afrika

A karon farko mace ta zama yar takarar mataimakiyar shugabancin kasa a Ghana

A karon farko babbar jam’iyyar NDC mai adawa ta Kasar Ghana ta zabi Jane Naana Opuku-Agyemang a matsayin mataimakiyar tsohon Shugaban Kasar, John Dramani Mahama a zaben shugabancin Kasar da ake shirin gudanarwa.

John Dramani Mahama tsohon Shugaban kasar Ghana
John Dramani Mahama tsohon Shugaban kasar Ghana Screen capture
Talla

Ranar 7 ga watan Disemba na shekarar 2020 ne za a gudanar da zaben kasar Ghana,yayinda suka rage yan watanni,daukacin  jam'iyyoyin siyasa na ta kokarin samun goyan baya da ya dace don samun nasarar zaben.

Daga bangaren adawa,a karkashin tsohon Shugaban kasar John Dramani Mahama,mutumen da yan adawa suka tsayar da shi a matsayin dan takarar su a jam'iyyar NDC,wannan dai ne karo na uku da Shugaban kasar mai ci da na bangaren  adawa John Mahama suke fafatawa a zaben kasar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.