Isa ga babban shafi
Afrika

Taron sulhunta rikicin Libya a Algeria

A birnin Algiers na Algeria, yau alhamis ministocin harkokin wajen kasashe 5 masu makoftaka da Libya, na gudanar da taro don tattauna rikicin kasar ta Libya.

Taron ulhunta rikicin kasar Libya
Taron ulhunta rikicin kasar Libya REUTERS
Talla

Kasashen da ke halartar taron sun hada da Tunisia, Masar, Chadi, Nijar da kuma Sudan, sai kuma takwaransu na Jamus Heiko Maas wanda ya yi masu karin bayani a game da muhimman batutuwan da aka cimma matsaya a taron da aka yi ranar lahadi a birnin Berlin.

Abdoulakarim Ibrahim Shikal ya tambayi Dr Nouhou Salihou Jangorzo, sanin ko akwai rawar da wadannan kasashe za su iya takawa don samar da zaman lafiya a Libya.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.