Taron sulhunta rikicin Libya a Algeria
A birnin Algiers na Algeria, yau alhamis ministocin harkokin wajen kasashe 5 masu makoftaka da Libya, na gudanar da taro don tattauna rikicin kasar ta Libya.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Kunna - 00:27
Kasashen da ke halartar taron sun hada da Tunisia, Masar, Chadi, Nijar da kuma Sudan, sai kuma takwaransu na Jamus Heiko Maas wanda ya yi masu karin bayani a game da muhimman batutuwan da aka cimma matsaya a taron da aka yi ranar lahadi a birnin Berlin.
Abdoulakarim Ibrahim Shikal ya tambayi Dr Nouhou Salihou Jangorzo, sanin ko akwai rawar da wadannan kasashe za su iya takawa don samar da zaman lafiya a Libya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu