Isa ga babban shafi

Mata a Nijar na koyan sana'o'in hannu don dogaro da kai

Cikin tsarin yaki da talauci da kuma dogaro da kai, tare da kawar da zaman banza, mata a jamhuriyar Nijar, na kokarin samun horo a cibiyoyi dabam dabam na kasar dan koyan sana’ar hannu.Dangane da haka wakiliyarmu daga Birnin Yamai Koubra Illo, ta leka wasu daga cikin wadannan cibiyoyi ga kuma rahotan ta.

wasu mata a kasar Djibouti
wasu mata a kasar Djibouti SIMON MAINA / AFP
Talla
03:20

Yadda mata a Nijar ke koyon sana'o'in hannu don dogaro da kai

Kuboura ILLO

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.