Isa ga babban shafi
Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya

Tattaunar gwamnati da 'yan tawaye ta gamu da cikas

Tattaunawar zaman lafiyar da ake gudanarwa a birnin Khartoum na Sudan tsakanin wakilan gwamnatin Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya da Yan Tawayen kasar, ta gamu da cikas, sakamakon bukatar afuwa ga daukacin ‘yan tawayen da aka gabatar.

Wasu matasa dauke da makamai a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.
Wasu matasa dauke da makamai a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya. AFP/ALEXIS HUGUET
Talla

Sabuwar tattaunawar da aka fara makon jiya wadda ta samu halartar wakilan gwamnati da shugabannin yan adawar, na zuwa ne bayan wasu yunkuri sau 7 da aka yi ba tare da an samu nasara ba.

Tun ranar Litinin tattaunawar ta mayar da hankali ne kan bukatun kungiyoyin guda 14, da suka fi karkata kan kafa gwamnatin hadin kai da kuma yiwa shugabannin su afuwa.

Sai dai gwamnatin Afrika ta Tsakiyan taki amincewa da bukatun.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.