Gwamnatin Togo ta musanta zargin karbar rashawa daga Bollore
Karon farko Gwamnatin Togo ta musanta zargin da ake yi ma ta na karbar rashawa domin bai wa kamfanin Bollore na Faransa Kwangilar tafiyar da tashar jiragen ruwan birinin Lome
Wallafawa ranar:
Ministan kwadagon kasar Togo Gilbert Bawara, ya ce ba wata hujjar da ke tabbatar da cewa an saba wa ka’ida wajen kulla yarjejeniya da kamfani Bollore,wanda ma’aikatar sharar’ar Faransa ke zargin da irin wannan badakala a kasar Guinee Conakry.
Kasar Togo na daya daga cikin kasashen dake huldar cinikaya da kamfanin Bollore na kasar Faransa,wanda akasari yake kula da bangaren tashar jiragen ruwa a Afrika.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu