Isa ga babban shafi
Togo

Gwamnatin Togo ta musanta zargin karbar rashawa daga Bollore

Karon farko Gwamnatin Togo ta musanta zargin da ake yi ma ta na karbar rashawa domin bai wa kamfanin Bollore na Faransa Kwangilar tafiyar da tashar jiragen ruwan birinin Lome

Vincent Bolloré Shugaban kamfanin Bollore na kasar Faransa
Vincent Bolloré Shugaban kamfanin Bollore na kasar Faransa REUTERS/Charles Platiau
Talla

Ministan kwadagon kasar Togo Gilbert Bawara, ya ce ba wata hujjar da ke tabbatar da cewa an saba wa ka’ida wajen kulla yarjejeniya da kamfani Bollore,wanda ma’aikatar sharar’ar Faransa ke zargin da irin wannan badakala a kasar Guinee Conakry.

Kasar Togo na daya daga cikin kasashen dake huldar cinikaya da kamfanin Bollore na kasar Faransa,wanda akasari yake kula da bangaren tashar jiragen ruwa a Afrika.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.