Liberia
'Yan Liberia na dakon sakamakon zaben shugaban kasa
A yau Talata al’ummar Liberia suka sake kada kuri'a a zaben shugaban kasa zagaye na biyu, inda aka fafata tsakanin mataimakin shugaban kasa Joseph Boakai da kuma tsohon gwarzon dan wasan kwallon kafa na duniya, Sanata George Weah.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Da misalin karfe 8 agogon kasar ne ake saran bude tashoshin zabe. A saurari Rahoton Abdurrahman Gambo Ahmad daga birnin Monrovia.
Rahoto kan bude rumfunar zabe a Liberia
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu