Liberia
An kammala shirin zaben Liberia
A gobe talatar ake saran gudanar da zaben shugaban kasar Liberia zagaye na biyu, inda mataimakin shugaban kasa Joseph Bokai zai fafata da Sanata George Weah.
Wallafawa ranar:
Talla
Wannan ya biyo bayan tsaikon da aka samu sakamakon kalubalantar kuri'un farko da hukumar zabe ta gabatar da kotun koli ta ce dole a sake tantance su. Yanzu haka an kamamla yakin neman zabe.
A saurari rahoton Abdurrahman Gambo Ahmad daga birnin Monrovia.
Al'ummar Liberia sun kammala shirin zabe
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu